fidelitybank

Ina fatan Matasa za su dage su shiga kundin tarihin CAF – Lookman

Date:

Ademola Lookman ya ce yana matukar farin ciki da shiga jerin gwarzayen da suka lashe kyautar Gwarzon dan wasan CAF.

Har ila yau, dan wasan na Najeriya ya kuduri aniyar kafa misali mai kyau ga wasu da za su yi buri.

“A gare mu mu sami damar ba da kwarin gwiwa ga yara ƙanana waɗanda suke son zama kamar mu shine abu mafi mahimmanci. Idan za mu iya kafa misali mai kyau, suna da kyawawan matakai da za su bi,” CAFonline ta ruwaito Lookman.

Dan wasan mai shekaru 27 ya shiga littafin tarihi ne a matsayin dan Najeriya na shida da ya lashe kyautar gwarzon dan wasan CAF na maza a birnin Marrakech na kasar Morocco a daren Litinin.

Lookman na da sako na musamman ga magoya bayansa, wadanda ya yi godiya da goyon bayansu.

“Ina matukar godiya da kauna da kulawar ku, da kuma kalamai masu kyau a cikin munanan lokutan kuma, ba kawai lokacin da suke da kyau ba.

Ya kara da cewa “Mutanen da suke nuna maka kauna a cikin mawuyacin lokaci su ne mutanen da ka fi godiya.”

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp