fidelitybank

Ina fatan INEC za su dauki darasi a zaben Senegal – Atiku

Date:

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya taya sabon zaɓaɓɓen shugaban Senegal Bassirou Diomaye Faye murnar lashe zaɓen ƙasar da aka yi a ranar 24 ga watan Maris ɗin 2024.

Cikin wani sakon X da ya wallafa a yammacin Juma’a, Atiku ya ce nasarar gudanar da zaɓen lafiya ƙalau, ya nuna akwai kyakkyawan fatan ƙasashen da ke ƙarƙashin mulkin soji su ma za su iya komawa kan tsarin dimokraɗiyya a nan gaba.

“A wajenmu Najeriya da wasu wuraren, akwai babban darasi da ya kamata mu koya a zaɓen Senegal

“Wannan yana ƙara tabbatar da cewa a ƙarƙashin dimokraɗiyya ne ake iya samar da gwamnati mai inganci,” in ji Atiku.

Ya ce abin da aka gani a zaɓukan Najeriya na 2019 da na 2023 sun nuna INEC ba ta yi abin da muka yi tsammani ba.

“Ina taya shugaban Faye murnar lashe zaɓe. Fatana shi ne zaɓen ya zama mai alfanu ga mutanen Senegal kuma ya zama zakaran gwajin dafi ga sauran ƙasashen Yammacin Afrika.”

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp