fidelitybank

Ina fatan an kammala zaben Osun lafiya – Buhari

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce yana fatan ganin an gudanar da zaben 2023 cikin kwanciyar hankali yayin da gwamnatinsa ke tafiyar da mulkin kasar sannu a hankali.

Yayin da za a gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya a ranar 25 ga Fabrairu, 2023, na gwamnoni da na majalisun jihohi kuma za a yi zaben ranar 11 ga Maris na shekara mai zuwa.

Da yake jawabi a lokacin bikin Sallah ga Sarkin Katsina, Abdulmumini Kabir Usman a fadarsa da ke Katsina, Shugaban ya yi alkawarin magance matsalolin tsaro da kasar nan ke fuskanta.

Ya kuma yi alkawarin gyara wasu sassan tattalin arziki kafin kammala mulkin sa a ranar 29 ga Mayu, 2023.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp