fidelitybank

Ina farin ciki yadda abokin hamayyata Trump ya tsira da ransa – Biden

Date:

Shugaba Biden ya ce ya yi farin ciki da jin cewa abokin hamayyarsa Donald Trump yana cikin koshin lafiya.

A wani jawabi da ya yi ba shiri ta gidan telebijin a mahafarsa Delaware, ya yi allawadai da lamarin, yana mai bayyana shi a matsayin abun takaici.

Ya ce ”wannan na ɗaya daga cikin dalilan da suka sa wajibi ne mu haɗa kan ƙasar nan, ba za mu ci gaba da tafiya a haka ba, wannan yaƙin neman zaɓe ne da yake da ƴancin yi ba tare da kowacce irin matsala ba.”

Daga baya fadar White House ta tabbatar da cewa Mista Biden ya yi magana da Trump ta waya.

Suma tsofaffin shugabannin ƙasar biyu, Barack Obama da George Bush, sun bayyana jin dadinsu da cewa Mista Trump bai ji rauni sosai ba.

Kwamitin yaƙin neman zaben Mista Trump ya ce duk da harbin da aka yi, babban taron jam’iyyar Republican na wannan makon don tabbatar shi a matsayin dan takara zai gudana, kuma Mista Trump zai halarci taron.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp