fidelitybank

Ina da kwarin gwiwa kotu za ta kwato min kujera ta a wajen Tinubu – Obi

Date:

Makonni uku bayan zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu, Peter Obi, dan takarar jam’iyyar Labour, ya bude wata kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa.

A wata hira da gidan Talabijin na Channels da DAILY POST ta sanyawa ido a safiyar ranar Alhamis, Peter Obi ya bayyana kwarin gwiwa ga bangaren shari’a.

“Ina da kwarin gwiwa a bangaren shari’a. Ni saboda na zauna a kotu na tsawon shekaru uku a lokacin da mutane suka ce ba za ka iya zama gwamna ta hanyar Kotu ba, kuma na zama na farko (wanda ya kwato wa wani mukami da aka sace),” inji shi.

Karanta Wannan: Ba zan amince da tayin Tinubu ba – Peter Obi

Peter Obi bai gamsu da sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar ba, inda ta ayyana Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben jam’iyyar All Progressives Congress.

Tsohon gwamnan ya garzaya kotun sauraron kararrakin zabe da cewa shi ne ya lashe zaben.

Hakazalika, Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP shi ma ya garzaya kotu, yana mai ikirarin nasara.

Zababben shugaban kasa, Tinubu, ya bayyana kudirinsa na kare nasarar da ya samu a zaben.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp