fidelitybank

Ina cike da ƙwarin gwiwa a wannan zaɓe – Ɗan takara LP

Date:

A nasa ɓangare ɗan takarar jam’iyyar LP a zaɓen gwaman jihar Edo, Olumide Akpata ya ce yana cike da ƙwarin gwiwar samaun nasara a zaɓen da ke gudana a jihar.

Yayin da yake magana da yake hira da wakilan gidan talbijin na Arise TV jim kaɗan bayan kaɗa ƙauri’arsa, Mista Akpata ya ce ya ji ɗaɗin yaddautane suka fito zaɓen.

Ya kuma ƙara da cewa alamu sun nuna cewa zaɓe na tafiya yadda ya kamata, kuma yana kan hanyar samun nasara.

”Na ji daɗin yadda mutane suka fito zaɓen, kuma hakan alamu ne da ke nuna cewa mutane na cike da fatan samun chanji”, in ji shi.

”A ganina komai na tafiya yadda ya dace zuwa yanzu, kuma ina fatan haka yake a faɗin jihar Edo”.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp