fidelitybank

Ina ba ku shawara ku yi murabus, idan ba za ku iya taimakawa mutanen da ya dace ba – Sunusi II

Date:

Malam Muhammadu Sanusi II ya yi bayanin abin da ya kai shi ga rasa kujerar gwamnan CBN da sarauta sa.

Tsohon Sarkin ya yi wannan bayani ne a wajen rufe wani taro da aka shirya domin koyar da shugabanci. An yi wannan taron ne a birnin tarayya Abuja.

Sunusi na II Tsohon ya ce, fadawa masu mulki gaskiya ne dalilin da ya sa aka sauke shi daga matsayinsa.

A jawabinsa, tsohon gwamnan na CBN ya dauko abin da ya faru tsakanin mahaifinsa da Janar Murtala.

Jaridar Guardian ta rawaito, Muhammadu Sanusi II ya na cewa, karfin halinsa na fadawa masu mulki gaskiya ne ya rasa mukaman da ya rike a kasar nan.

Sanusi II ya koka da halin ma’aikatan da ake da su a yau, ya ce maimakon su rika bin ka’idar aiki domin kawo cigaba, mafi yawa sun sa abin Duniya a gaba.

“Ma’aikacin gwamnati yana yi wa kasar Najeriya aiki ne ba wani shugaban kasa, gwamna ko wani Minista ba.”

“An manta da wannan a kasar nan. Shiyasa bangarorin shari’a, kiwon lafiya, noman wuta da ilmi duk ba su aiki. Ina ba ku shawarar ku yi murabus, idan har ku na aiki, kuma ba za ku iya taimakawa mutanen da ya dace ba.” in ji Sanusi Lamido.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp