fidelitybank

Ina APC amma Atiku zan marawa baya – Babachir Lawal

Date:

Tsohon sakataren gwamnatin tarayyar Najeriya, SGF, Babachir Lawal, ya sha alwashin marawa jam’iyyar PDP, dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar baya a zaben da za a yi a watan Fabrairu.

Lawal wanda dan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ne, ya bayyana cewa zai goyi bayan Atiku ne saboda ba zai iya mara baya ga tikitin tsayawa takara ba.

A wata hira da BBC, tsohon SGF ya jaddada cewa APC ba za ta ci zaben shugaban kasa a 2023 ba saboda tikitin addini daya.

Lawal ya jaddada cewa shi da mabiyansa ’yan APC ne amma ba zai goyi bayan aniyar Tinubu ta shugaban kasa ba.

Tsohon SGF ya kuma bayyana cewa jam’iyyar Labour Party, LP, ta yi kokarin shawo kan shi da mabiyansa su yi aiki a jam’iyyar.

A cewar Lawal: “Ni ba na Bola Tinubu bane a yanzu. Ba na neman tikitin Musulmi-Musulmi ba. Bola ne ba ya son tafiya tare da mu, ya zabi inda yake so, muka ce masa ba za mu zabe shi ba idan ya yi tikitin Musulmi da Musulmi. PDP ta tattauna da mu, kuma sun amince mu yi abin da muke so idan mun mara musu baya kuma mun amince mu mara musu baya. Ka ga matsalar ’yan Arewa, idan ka ce kai Kirista ne, da wuya mu samu aikin yi.”

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar Ĉ´ansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ĉ˜ididdiga ta Ĉ˜asa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta Ĉ™wace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ĉ˜asa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...
X whatsapp