fidelitybank

Ina aiki tsawon sa’a 6 zuwa 8 a rana – Buhari

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ya na yin aiki ne tsakanin sa’o’i shida zuwa takwas a rana.

Buhari ya bayyana hakan ne a wata hira da ya yi game da jadawalin aikinsa da tashar din talabijin din NTA, a daren Alhamis.

Ya ce,”Na kasance mai gaskiya na yarda cewa, tsufana na da illa ga iya aiki na, amma ban koka da yadda na ke yakin neman zama shugaban kasa a lokacin.

Da yawa daga cikin abokan zama na a yanzu suna jin dadin ritayar da su ka yi, ina fatan na yi koyi da su nan da watanni 17 masu zuwa idan wa’adi na ya kare.

“Ina tabbatar muku cewa ina sa ran watanni 17 masu zuwa lokacin da ni ma ba zan yi aiki ba.

“Shekaru na a yanzu ina yin aiki yanzu na sa’o’i 6,7 har zuwa 8 a ofis ba wasa ba ne. Domin haka, hakika aiki ne mai wuyar gaske, amma na nemi hakan kuma ba zan iya yin korafi ba,” in ji Buhari.

 

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...
X whatsapp