fidelitybank

Ina aiki tsawon sa’a 6 zuwa 8 a rana – Buhari

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ya na yin aiki ne tsakanin sa’o’i shida zuwa takwas a rana.

Buhari ya bayyana hakan ne a wata hira da ya yi game da jadawalin aikinsa da tashar din talabijin din NTA, a daren Alhamis.

Ya ce,”Na kasance mai gaskiya na yarda cewa, tsufana na da illa ga iya aiki na, amma ban koka da yadda na ke yakin neman zama shugaban kasa a lokacin.

Da yawa daga cikin abokan zama na a yanzu suna jin dadin ritayar da su ka yi, ina fatan na yi koyi da su nan da watanni 17 masu zuwa idan wa’adi na ya kare.

“Ina tabbatar muku cewa ina sa ran watanni 17 masu zuwa lokacin da ni ma ba zan yi aiki ba.

“Shekaru na a yanzu ina yin aiki yanzu na sa’o’i 6,7 har zuwa 8 a ofis ba wasa ba ne. Domin haka, hakika aiki ne mai wuyar gaske, amma na nemi hakan kuma ba zan iya yin korafi ba,” in ji Buhari.

 

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp