fidelitybank

IMF ya roki CBN ya sakarwa ‘yan Najeriya mara

Date:

Asusun bayar da lamuni na duniya, IMF, ya bukaci babban bankin Najeriya da kuma gwamnatin kasar da su kara tsawon wa’adin daina amfani da tsofaffin kudin da aka sauya.

Hukumar ta IMF, ta yi kiran ne ‘yan sa’o’i bayan da Kotun Kolin Najeriya ta yanke hukuncin jingine wa’adin daina amfani da kudin na ranar 10 ga watan Fabrairu, har zuwa lokacin da za ta yi hukunci na karshe a ranar 15 ga watn na Fabrairu.

A wata sanarwa da asusun na IMF ya fitar yau Laraba, mai dauke da sa hannun wata jami’a, Laraba Bonet, ya ce ya yi kiran ne domin wahalar da ‘yan Najeriya suke sha.

Karanta Wannan: Da Dumi-Dumi: Kotu ta dakatar da CBN daga wa’adin karbar tsofaffin kudi

Sanarwar ta ce saboda irin wahalar da jama’a ke sha a harkokin kasuwancinsu da rayuwar yau da kullum saboda karancin sababbin takardun kudin na naira 1,000 da 500 da kuma 200, duk da matakan da Babban Bankin ya dauka, ya kamata hukumomin kasar su sauya shawara.

Hukumar IMF, ita ce ta farko cikin manyan hukumomin kudi na duniya da ta fito fili ta yi kiran tsawaita wa’adin daina amfani da tsofaffin kudin na naira.

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp