fidelitybank

IMF ya roki CBN ya sakarwa ‘yan Najeriya mara

Date:

Asusun bayar da lamuni na duniya, IMF, ya bukaci babban bankin Najeriya da kuma gwamnatin kasar da su kara tsawon wa’adin daina amfani da tsofaffin kudin da aka sauya.

Hukumar ta IMF, ta yi kiran ne ‘yan sa’o’i bayan da Kotun Kolin Najeriya ta yanke hukuncin jingine wa’adin daina amfani da kudin na ranar 10 ga watan Fabrairu, har zuwa lokacin da za ta yi hukunci na karshe a ranar 15 ga watn na Fabrairu.

A wata sanarwa da asusun na IMF ya fitar yau Laraba, mai dauke da sa hannun wata jami’a, Laraba Bonet, ya ce ya yi kiran ne domin wahalar da ‘yan Najeriya suke sha.

Karanta Wannan: Da Dumi-Dumi: Kotu ta dakatar da CBN daga wa’adin karbar tsofaffin kudi

Sanarwar ta ce saboda irin wahalar da jama’a ke sha a harkokin kasuwancinsu da rayuwar yau da kullum saboda karancin sababbin takardun kudin na naira 1,000 da 500 da kuma 200, duk da matakan da Babban Bankin ya dauka, ya kamata hukumomin kasar su sauya shawara.

Hukumar IMF, ita ce ta farko cikin manyan hukumomin kudi na duniya da ta fito fili ta yi kiran tsawaita wa’adin daina amfani da tsofaffin kudin na naira.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar Æ´an Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar ÆŠinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp