fidelitybank

Iheanacho ya yi rashin nasara a hannun Arsenal

Date:

Kelechi Iheanacho ya taimaka a wasansa na farko a gasar Premier yayin da Leicester City ta sha kashi a hannun Arsenal da ci 4-2 a filin wasa na Emirates.

Iheanacho ya maye gurbin Jamie Vardy saura minti 20 a tashi daga wasan.

Dan wasan gaba ya zura kwallo ta biyu a ragar Leicester City James Maddison a minti na 74 da fara wasa.

Dan wasan na Najeriya ya kusa kai hari minti biyu da suka wuce.

Abokin wasan Iheanacho na kasa da kasa, Wilfred Ndidi ya buga minti 90 a wasan.

Gabriel Jesus ya zira kwallaye biyu tare da Granit Xhaka da Gabriel Martinelli suma suka ci wa Gunners din.

Har yanzu Leicester City ba ta samu nasara ba a gasar Premier ta bana bayan da suka tashi 2-2 da Brentford a wasansu na farko.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp