fidelitybank

Ighalo ya yanke hulda da kungiyarsa ta Al Hilal

Date:

Tsohon dan wasan gaba na Najeriya, Odion Ighalo, ya yanke hulda da kungiyar kwallon kafa ta Saudi Arabia Professional Football League, Al Hilal bayan da kwantiraginsa ya kare.

Ighalo ya koma Al Hilal daga wani kulob din Saudiyya, Al Shabab a watan Janairun 2022.

Dan wasan mai shekaru 33 ya lashe kofin gasar Saudiyya a kakarsa ta farko a kulob din.

Dan wasan ya kuma kammala kakar wasa a matsayin wanda ya fi zura kwallaye a gasar da kwallaye 24.

A kakar wasan da aka kammala, Ighalo ya ba da gudummawar kwallaye 19 duk da gazawar Al Hilal wajen kare kambun na su.

Ya lashe Kofin Sarakuna a kakarsa ta karshe tare da Blue Waves.

A halin da ake ciki, Al Hilal ta godewa dan wasan bisa nasarar zaman da ya yi da su.

“Na gode @ihalojude. Ina muku fatan alheri da nasara. #AlHilal,” in ji wani sakon twitter a shafin Twitter na kulob din.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp