fidelitybank

Igboho ya kai ƙara wajen Firaministan Birtaniya don neman a kafa ƙasar Yarbawa

Date:

Mai rajin kare ƙabilar Yarbawa a Najeriya, Oloye Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho ya kai ƙara gaban Firaiminisan Birtaniya, Keir Starmer, domin neman taimakonsa wajen kafa ƙasar Yarabawa.

Mai magana da yawun Sunday Igboho, Olayomi Koiki, shi ya bayyana haka a wani sako da ya wallafa a shafinsa na X a yau Lahadi.

Ya ce Igboho ya gabatar da ƙarar ne a madadin jagoran masu fafutukar kafa ƙasar Yarbawa, Farfesa Adebanji Akintoye.

Koiki ya rubuta cewa, “Sunday ya gabatar da ƙarar ne a fadar Downing Street domin ganin ya samun taimakon gwamnatin Birtaniya a fafutukar kafa ƙasar Yarbawa zalla.”

Waɗanda suka rufa masa baya lokacin kai ƙarar gaban Firaiministan na Birtaniya sun haɗa da shugaban matasa mazauna waje, Prophet Ologunoluwa, da Ifeladun Apapo da Fatai Ogunribido da sauransu.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp