fidelitybank

Idan wani abu ya same ni ku tuhumi Wike – Ɗan takarar gwamnan Ribas

Date:

Wani dan takarar gwamnan jihar Ribas, Farah Dagogo, wanda a ranar Larabar da ta gabata cewa, gwamnan jihar, Nyesom Wike ya bayyana yana neman sa ruwa a jallo, ya yi kira ga jama’a da su tuhumi gwamnan idan wani abu ya same shi.

Dagogo, wanda kuma dan majalisar wakilai ne, a jiya ne Gwamna Wike ya bayyana cewa, yana neman sa ruwa a jallo bisa zarginsa da daukar ‘yan kungiyar asiri domin kawo cikas wajen tantance masu neman tsayawa takara a sakatariyar jam’iyyar ta jihar da ke Fatakwal.

A wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Ibrahim Lawal ya fitar ranar Alhamis, dan majalisar ya zargi gwamnan da yin karya a kansa.

Ya bayyana cewa bai taba zama a sakatariyar jam’iyyar domin tantancewa ba, kasancewar shi dan takarar gwamna ne ba dan majalisar jiha ko dan majalisar wakilai ba, wadanda aka shirya tantance su ranar Laraba a sakatariyar jam’iyyar.

Da yake bayyana abin da ya faru a wurin tantancewar, dan majalisar ya ce, “da misalin karfe 3:00 na rana, wasu daga cikin masu neman takarar ba su ji dadin yadda a wancan lokacin kwamitin tantancewar ba ya zo da manufar da aka nufa da su.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp