fidelitybank

Idan wani abu ya same ni ku tuhumi Wike – Ɗan takarar gwamnan Ribas

Date:

Wani dan takarar gwamnan jihar Ribas, Farah Dagogo, wanda a ranar Larabar da ta gabata cewa, gwamnan jihar, Nyesom Wike ya bayyana yana neman sa ruwa a jallo, ya yi kira ga jama’a da su tuhumi gwamnan idan wani abu ya same shi.

Dagogo, wanda kuma dan majalisar wakilai ne, a jiya ne Gwamna Wike ya bayyana cewa, yana neman sa ruwa a jallo bisa zarginsa da daukar ‘yan kungiyar asiri domin kawo cikas wajen tantance masu neman tsayawa takara a sakatariyar jam’iyyar ta jihar da ke Fatakwal.

A wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Ibrahim Lawal ya fitar ranar Alhamis, dan majalisar ya zargi gwamnan da yin karya a kansa.

Ya bayyana cewa bai taba zama a sakatariyar jam’iyyar domin tantancewa ba, kasancewar shi dan takarar gwamna ne ba dan majalisar jiha ko dan majalisar wakilai ba, wadanda aka shirya tantance su ranar Laraba a sakatariyar jam’iyyar.

Da yake bayyana abin da ya faru a wurin tantancewar, dan majalisar ya ce, “da misalin karfe 3:00 na rana, wasu daga cikin masu neman takarar ba su ji dadin yadda a wancan lokacin kwamitin tantancewar ba ya zo da manufar da aka nufa da su.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp