fidelitybank

Idan Trump ya faɗii zaɓen Amurka za a iya samun tashin hankali – Biden

Date:

Shugaban Amurka Joe Biden ya ce ba shi da ƙwarin gwiwar cewa za a samu sauyin shugabanci cikin lumana idan har Donald Trump ya faɗi zaɓen shugaban ƙasar na watan Nuwamba.

A hirarsa ta farko tun bayan da ya janye daga takarar, Mista Biden ya shaida wa kafar yada labarai ta CBS cewa bai kamata a manta barazanar da ɗan takarar Republican ɗin ya yi ba cewa sai an zubar da jini.

Biden ya ce da gaske yake abin da ya fada, kada mu dauka wasa ne.

Shugaban ya kuma ce tsohon shugaban ƙasar, Donald Trump na jam’iyyar hamayya ta Republican zai iya yin koken cewa an yi masa fashi a zaɓen kamar yadda ya yi a 2020.

Yayin da ya rage ƙasa da wata uku a gudanar da zaɓen na Amurka, Donald Trump da Kamala Harris, ‘yar takarar zaɓen ta jam’iyyar Democrat na ƙara zage damtse a yaƙin neman zaɓensu a jihohin da ke zama raba-gardama a zaɓen shugaban na Amurka. In ji BBC.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp