fidelitybank

Idan PDP ba ta tsayar da Ni a matsayin ɗan takara ba za ta faɗi wanwar a 2023 – Wike

Date:

Gwamnan jihar Rivers kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Nyesom Wike, a ranar Talata ya gargadi kwamitin gudanarwa na jam’iyyar na kasa (NWC) cewa, rashin tsayar da shi a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar zai janyo wa jam’iyyarbrashim nasara a 2023.

Ya kara da cewa, bayan da suka mara musu baya suka zama jam’iyyar ta tsaya, lokaci ne da za su mara masa baya ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP.

Da yake magana yayin ziyarar tuntuba a kan NWC, gwamnan jihar Riverw ya ce, “sunan gidan yanzu Wike, domin haka kada ku yi kuskure ku rasa Wike.

Domin idan ka fadi Wike, ka fadi zabe. Ba fatan mu ba ne a ce mu fadi zabe.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp