fidelitybank

Idan PDP ba ta hade kai ba za ta sha kayi a zaben 2023 – Sanata Jonah Jang

Date:

Tsohon gwamnan jihar Plateau kuma jigo a jam’iyyar PDP a jihar, Sanata Jonàh Dàvid Jang, ya yi gargadin cewa, a yayin da zabukan shekarar 2023 ke gabatowa tare da kammala tsare-tsaren da suka kai ga fitar da ‘yan takarar babbar jam’iyyar sa ta PDP, ya bayyana cewa, dole ne su gaggauta hade kai idan ba haka ba su sha kayi a zaben 2023.

Jang wanda ya ba da wannan nasihar a sansaninsa da ke gundumar Due a karamar hukumar Jos ta Kudu a jihar Filato a ranar Juma’ar yayin da yake zantawa da manema labarai cewa, sakamakon zaben gwamnan jihar Ekiti ya nuna cewa, ba za su iya zuwa babban zaben kasar ba tare da raba gidan ba.

“Yana da kyau mu koma kan allo, mu yanke shawarar da ba daidai ba, sannan mu fara tabbatar da cewa, mun shirya zuwa filin zabe ba tare da wani kaya daga shawarar da muka yanke ba.”

Jang na wannan batun ne a lokacin da rikici ke kara tsamari tsakanin Atiku Abubakar da Nyemson Wike.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp