fidelitybank

Idan PDP ba ta hade kai ba za ta sha kayi a zaben 2023 – Sanata Jonah Jang

Date:

Tsohon gwamnan jihar Plateau kuma jigo a jam’iyyar PDP a jihar, Sanata Jonàh Dàvid Jang, ya yi gargadin cewa, a yayin da zabukan shekarar 2023 ke gabatowa tare da kammala tsare-tsaren da suka kai ga fitar da ‘yan takarar babbar jam’iyyar sa ta PDP, ya bayyana cewa, dole ne su gaggauta hade kai idan ba haka ba su sha kayi a zaben 2023.

Jang wanda ya ba da wannan nasihar a sansaninsa da ke gundumar Due a karamar hukumar Jos ta Kudu a jihar Filato a ranar Juma’ar yayin da yake zantawa da manema labarai cewa, sakamakon zaben gwamnan jihar Ekiti ya nuna cewa, ba za su iya zuwa babban zaben kasar ba tare da raba gidan ba.

“Yana da kyau mu koma kan allo, mu yanke shawarar da ba daidai ba, sannan mu fara tabbatar da cewa, mun shirya zuwa filin zabe ba tare da wani kaya daga shawarar da muka yanke ba.”

Jang na wannan batun ne a lokacin da rikici ke kara tsamari tsakanin Atiku Abubakar da Nyemson Wike.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp