fidelitybank

Idan Obi ya samu mulki zai zama annoba – Saraki

Date:

Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki ya bayyana fargabar cewa idan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi ya zama shugaban kasa a 2023, gwamnatinsa za ta kasance cikin annoba.

Tsohon dan majalisar wanda ya bayyana hakan a wata hira da ya yi da gidan talabijin na Arise a ranar Litinin din da ta gabata, ya ce jam’iyyar Labour ba ta da ‘yan takarar da za su cika kujerun ‘yan majalisar dokoki, wanda a cewarsa ba zai yi kyau ba idan jam’iyyar ta lashe zaben shugaban kasa.

Saraki, tsohon gwamnan jihar Kwara, ya ce idan aka zabi Obi a matsayin shugaban kasa ba tare da samun rinjaye a majalisar dokokin kasar ba, dangantakar dake tsakanin bangarorin biyu na iya shafar shugabanci na gari.

Ya ce, “Kar ku manta a Najeriya, muna gudanar da tsarin gwamnati na shugaban kasa. Idan ka je akwatin zabe a ranar zabe, kana zaben jam’iyya ne.

“Jam’iyyar da daga rana ta 1, ba ku da ‘yan takara na kujerun majalisa, dama an riga an shirya bala’i saboda kun san cewa zartarwa da majalisa ba za su sami rinjaye ba”.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp