fidelitybank

Idan na zama shugaban kasa zan saita Najeriya fiye da yadda ake zato – Umahi

Date:

Gabanin zaben 2023, dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar All Progressive Congress (APC) kuma gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya yi alkawarin kawo sauyi a Najeriya fiye da yadda ya sauya jiharsa a matsayin gwamna idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa.

Umahi ya bayyana hakan ne a ranar Lahadin a cikin wata sanarwa da mai taimaka masa na musamman kan harkokin yada labarai, Mista Francis Nwaze ya sanya wa hannu yayin da yake taya sabbin shugabannin jam’iyyarsa a karkashin, Sanata Abdullahi Adamu da aka zabe shi a matsayin shugaban jam’iyyar baki daya, bayan da wasu ‘yan takara shida suka janye daga takarar.

Kalamansa “Abin da na yi a jihar Ebonyi shi ne karamin abin da ‘yan Nijeriya za su yi tsammani idan Allah Ya kai ni a matsayin shugaban Najeriya na gaba.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu Ĉ™awayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa Ĉ™asar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, Ĉ™asarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miĈ™a saĈ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Ĉ´an ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Ĉ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ĉ˜arfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp