fidelitybank

Idan na zama shugaba zan gyara Najeriya ta fi ta yanzu kyau – Al-Mustapha

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Action Alliance (AA), Manjo Hamza Al-Mustapha (mai ritaya), ya ce, yana son ya zama shugaban kasa a shekarar 2023, domin sake mayar da kasar turbar gaskiya.

Shugaban tsaron marigayi Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha (mai ritaya), ya tabbatar da cewa, alkalumma daban-daban sun nuna cewa, kasar nan na ci gaba da rugujewa, tun bayan hawan gwamnatin Muhammadu Buhari mulki a shekarar 2015.

Al-Mustapha ya yi ikirarin cewa, kishinsa da kaunarsa ga Najeriya ne ya sa ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2023, bayan wasu kiraye-kirayen da ‘yan Najeriya suka yi.

Ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a lokacin da ya fito a matsayin bako a gidan talabijin na Channels.

Al-Mustapha, ya ce, bai shiga takarar shugaban kasa don neman kudi ba kamar yadda wasu za su yi tunani.

Ya ce: “Na yanke shawarar a wannan karon na amsa kiran da yawa daga cikin dattawan Najeriya da matasa daga Arewa zuwa Kudu da kuma wasu makusanta da yawa da na yi aiki da su, na amince da wannan kira na in tsaya takara.

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke É—auka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da Æ™arfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naÉ—a kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka Æ´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Æ´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp