fidelitybank

Idan na zama shugaba zan gyara Najeriya ta fi ta yanzu kyau – Al-Mustapha

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Action Alliance (AA), Manjo Hamza Al-Mustapha (mai ritaya), ya ce, yana son ya zama shugaban kasa a shekarar 2023, domin sake mayar da kasar turbar gaskiya.

Shugaban tsaron marigayi Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha (mai ritaya), ya tabbatar da cewa, alkalumma daban-daban sun nuna cewa, kasar nan na ci gaba da rugujewa, tun bayan hawan gwamnatin Muhammadu Buhari mulki a shekarar 2015.

Al-Mustapha ya yi ikirarin cewa, kishinsa da kaunarsa ga Najeriya ne ya sa ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2023, bayan wasu kiraye-kirayen da ‘yan Najeriya suka yi.

Ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a lokacin da ya fito a matsayin bako a gidan talabijin na Channels.

Al-Mustapha, ya ce, bai shiga takarar shugaban kasa don neman kudi ba kamar yadda wasu za su yi tunani.

Ya ce: “Na yanke shawarar a wannan karon na amsa kiran da yawa daga cikin dattawan Najeriya da matasa daga Arewa zuwa Kudu da kuma wasu makusanta da yawa da na yi aiki da su, na amince da wannan kira na in tsaya takara.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp