fidelitybank

Idan dala za ta tashi dole ne fetur ya ta shi a Najeriya – PENGASSAN

Date:

Shugaban Æ™ungiyar ma’aikatan man fetur da gas a Najeriya, Festus Osifo, ya ce har yanzu gwamantin tarayya na biyan kudin tallafin man fetur.

Shugaban na PENGASSAN ya bayyana haka ne a lokacin wata tattaunawa da gidan talabijin na Channels a yau Juma’a.

“Maganar gaskiya ita ce har yanzu akwai tallafi, saboda lokacin da aka yanke farashin fetur, farashin É—anyen man fetur na a dala 80 kan kowace ganga. Amma a yau, farashin ganga guda ya kai dala 94. To saboda ya tashi shi ma farashin fetur dole ya tashi,” In ji shugaban PENGASSAN.

Ya ce kafin gwamnati ta iya janye tallafi gaba É—aya, to dole abu guda biyu su faru.

“Dalilin da zai sanya farashin fetur ya daina tashi sai dai idan Najeriya ta iya daidaita darajar kudinta da na Æ™asashen waje,” In ji Osifo.

“To idan har farashin kudaden Æ™asashen waje ya sauko a yau, to ba zamu ci gaba da biyan tallafi ba.

Amman saboda yanayin farashin danye mai a kasuwar duniya da kuma faduwar darajar Naira ya sanya dole muka gabatar da tallafi.”

Gwamnatin Najeriya ta kwashe gwamman shekaru tana biyan maƙudan kuɗaɗe a matsayin tallafin man fetur, lamarin da ya taimaka wajen sauko da farashin fetur a Najeriya.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp