fidelitybank

Idan bamu yi hankali ba PDP za ta ƙara ƙwatawa a 2023 – Atiku

Date:

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bukaci kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP da su hada kai wajen ganin jam’iyyar ta samu nasara a 2023.

Atiku Abubakar a wata tattaunawa da ya yi da mambobin jam’iyyar, domin neman goyon bayansu kan burinsa na zama shugaban kasa a Abuja, ya ce, duk wani abin da bai kai ga nasara ba, ba zai yi wa jam’iyyar dadi ba.

Ya ce, zaben 2023 ya baiwa jam’iyyar damar komawa kan karagar mulki.

“Na damu kuma ya kamata ku ma ku damu cewa, idan ba mu yi nasara ba, hakan na nufin za mu sake tsayawa takara a cikin shekaru takwas masu zuwa.

“Nan da shekaru takwas masu zuwa, ban san adadin da za su rage a siyasa ba, kuma hakan na iya haifar da mutuwar jam’iyyar, saboda mutane suna jan hankali, musamman a kasashe masu tasowa, ga gwamnatoci.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...
X whatsapp