fidelitybank

Idan APC abinci ce su cinye na ficce daga cikin ta – El-Rufa’i

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce kamata ya yi jam’iyyar APC ta kore shi daga jam’iyyar.

El-Rufa’i ya ce ya fice daga jam’iyyar APC ya ce su ci jam’iyyar idan abinci ne.

A kwanakin baya ne El-Rufai ya sauya sheka daga jam’iyyar APC zuwa jam’iyyar SDP.

Tsohon gwamnan ya dora laifin rashin jituwar da ke tsakanin kimar sa da kuma alkiblar jam’iyyar APC a halin yanzu kan sauya sheka zuwa SDP.

El-Rufai ya nuna rashin jin dadinsa ga shugabancin jam’iyyar APC, inda ya jaddada cewa jam’iyyar mai mulki ta kaucewa akidar ci gaban mambobinta.

A wata hira da Sashen Hausa na BBC, El-Rufai ya ce korar sa daga jam’iyyar APC zai kare shi daga rashin jin dadin bayyana kansa.

A cewar El-Rufa’i: “To, da sun kore ni da zai yi mini kyau. Na sha bayyana cewa APC ce za ta zama jam’iyyata ta karshe.

“Da sun kore ni, da sun cece ni daga halin da nake ciki na bayyana dalilin da yasa na fice daga APC. Kamar yadda na ce ban bar APC ba, amma APC ta bar ni.

“Me kuma? Na fice daga jam’iyyarsu, na kalubalance su da su ci jam’iyyar idan abinci ne

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp