fidelitybank

Idan ana son cigaba a Najeriya dole sai mun so junan mu -Shettima

Date:

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su rungumi juna domin fatattakar talauci da fatara a kasar nan.

Shettima ya bayar da shawarar ne a garin Masaka na jihar Nasarawa a ranar Alhamis, yayin da yake kaddamar da hanyar Masaka zuwa Luvu mai tsawon kilomita 5 a karamar hukumar Karu ta jihar.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya kuma jaddada bukatar dukkan ‘yan kasa su koyi zama tare da juna cikin lumana domin bunkasa tsaro domin ciyar da kasa gaba.

A cewarsa, ba za a taba samun wani ci gaba mai daurewa ba, idan ba zaman lafiya ga juna.

Shettima, wanda shi ne babban bako na musamman a wajen taron, ya yi amfani da wannan damar wajen yaba wa Gwamna Abdullahi Sule na Nasarawa bisa yadda yake wanzar da zaman lafiya a yankinsa.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp