fidelitybank

Idan ana so na yi sulhu da Atiku sai an kori shugaban PDP – Wike

Date:

A ranar Lahadin nan da ta wuce, 31 ga watan Yuli 2022, Gwamnan Ribas watau Nyesom Wike, ya yi zama da mutanensa da jagororin jam’iyyar PDP.

Daily Trust ta rawaito cewa, Nyesom Wike, ya hadu da masu ruwa da tsaki a PDP da wadanda suka yi masa yakin neman tikiti na zaben 2023.

An yi wannan zama ne a gidan gwamnan Ribas da ke unguwar Asokoro a birnin tarayya Abuja.

KARANTA WANNAN: Rigimar PDP: Atiku makaryaci ne – Wike

An samu sabani tsakanin bangaren Gwamna Wike da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, wanda ya sake samun tikitin takara a zaben badi.

Sai an yi waje da Ayu tukuna a wajen wannan taro da aka yi a Abuja, mutanen Wike sun bukaci a tsige shugaban PDP na kasa, Iyorchia Ayu, idan har ana so su goyi bayan Atiku Abubakar.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ĉ³an Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuĈ™a...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miĈ™a kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin Ĉ´an Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

AlaĈ™ar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

ĈŠan takarar shugaban Ĉ™asa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban Ĉ™asa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alĈ™aluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp