fidelitybank

Idan Amurka ta takale mu za ta gane shayi ruwa ne – Iran

Date:

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce babu abin da barazanar Amurka za ta yi ma ƙasarsa.

A cikin jawabin da ya gabatar na murnar zagayowar sabuwar shekarar Farisa, ya ce Amurka za ta ɗanɗana kuɗarta idan har ta ɗauki wani mataki kan Iran.

Ya ce ya kamata Amurka ta sani cewa barazanar da take na yin gaba-da-gaba da Iran ba zai zo mata da sauƙi ba.

Khamenei ya ce dukkansu ya kamata su sani cewa idan suka taƙali Iran to za su gane ba su da wayau.

Tun a farkon wannan watan ne Ayatollah ya yi watsi da takardar da shugaban Amurka ya aika masa ta neman tattaunawa kan shirin Iran din na Nukiliya.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp