fidelitybank

ICPC ta fara zagaye Kuturunka nawa a wasu jihohi

Date:

Hukumar da ke yaki da almundahana da sauran lafukan da suka shafi cin hanci ta ICPC, ta ce, ta fara sabon bincike kan yadda aka aiwatar da ayyukan mazabu 712 a fadin johohin kasar 20.

Mai magana da yawun hukumar, Azuka Ogugua, ta ce, jihohin da za a gudanar da binciken ayyukan mazabun sun hadar da Kaduna da Jigawa da Sokoto da Katsina da Kwara da Niger da Kogi da wasu jihohin.

Ta kara da cewa ”a yayin da hukumar ta fara binciken tun shekarar 2019, manufar wannan sabon binciken shi ne bibiya game da hanyoyin da aka bi wajen bayar da kwagilar wasu zababbaun ayyukan mazabu a fadin kasar”.

“Manufar binciken shi ne tabbatar da cewa duka ayyukan da gwamnati ta fitar da kudi a kansu, an aiwatar da su a wuraren da aka tsara gudanar da su”, in ji Azuka

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp