fidelitybank

Hunkuyi ya zama ɗan takarar gwamnan Kano a NNPP

Date:

A ranar Litinin ne Alhaji Suleiman Othman Hunkuyi ya karbi tikitin takarar gwamnan jihar Kaduna na zaben fidda gwani na jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) bayan ya samu ƙuri’u 732.

A yanzu dan takarar na NNPP zai kara da Isa Mohammed Ashiru na jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP), Sanata Uba Sani na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), da sauran ‘yan takarar gwamna na wasu jam’iyyun siyasa a babban zabe na 2023.

Hunkuyi ya wakilci mazabar Kaduna ta Arewa a majalisar dattawan kasar, a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) kafin ya koma PDP a 2019.

Tsohon dan majalisar dai ya fice daga PDP ne a watan Fabrairun 2022 ya koma NNPP.

Shugaban kwamitin zaben, Mohammed Bello Ma’aji wanda ya bayyana takarar Hunkuyi a karkashin jam’iyyar NNPP, ya ce daga cikin wakilai 765, wakilai 732 ne suka amince da su, wadanda suka wakilci adadin da ake bukata na zaben fidda gwani.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...
X whatsapp