fidelitybank

Hunkuyi ya zama ɗan takarar gwamnan Kano a NNPP

Date:

A ranar Litinin ne Alhaji Suleiman Othman Hunkuyi ya karbi tikitin takarar gwamnan jihar Kaduna na zaben fidda gwani na jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) bayan ya samu ƙuri’u 732.

A yanzu dan takarar na NNPP zai kara da Isa Mohammed Ashiru na jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP), Sanata Uba Sani na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), da sauran ‘yan takarar gwamna na wasu jam’iyyun siyasa a babban zabe na 2023.

Hunkuyi ya wakilci mazabar Kaduna ta Arewa a majalisar dattawan kasar, a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) kafin ya koma PDP a 2019.

Tsohon dan majalisar dai ya fice daga PDP ne a watan Fabrairun 2022 ya koma NNPP.

Shugaban kwamitin zaben, Mohammed Bello Ma’aji wanda ya bayyana takarar Hunkuyi a karkashin jam’iyyar NNPP, ya ce daga cikin wakilai 765, wakilai 732 ne suka amince da su, wadanda suka wakilci adadin da ake bukata na zaben fidda gwani.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp