fidelitybank

Hungary ta ce ba za ta taimakawa Ukraine ba a fadan Rasha

Date:

Firaministan Hungary Viktor Orban, ya yi watsi da buƙatar Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky na neman ƙasar ta ba su makamai da kuma saka wa Rasha tsauraran takunkumai, yana mai cewa “hakan ya saɓa wa muradun Hungary”.

Orban ya ƙi amincewa da buƙatar ta Zelensky a wurin taron Majalisar Turai “saboda sun saɓa wa muradun Hungary”, a cewar wani magana da yawun gwamnatin Hungary cikin wata sanarwa.

“Hungary ba ta son ta goyi bayan wani ɓangare a yaƙin nan, saboda haka ba za ta bari a kai makamai Ukraine ba,” in ji Kovacs.

Orban ya ce ‘yan asalin Hungary da ke zaune a yammacin Ukraine za su shiga cikin zullumi idan ƙasarsu ta kai wa Ukraine ɗin makamai.

Hungary wadda mamba ce a ƙawancen tsaro na Nato, ta ƙi aika wa Ukraine makamai da kuma ƙyale ta ta bi sararin samaniyarta. Sai dai ta bar rabin miliyan na ‘yan Ukraine sun shiga ƙasarta.

Orban ɗan jam’iyyar kishin ƙasa, ya ƙulla ƙawance da Shugaban Rasha Vladimir Putin a ‘yan shekarun nan.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp