fidelitybank

Hukumomi sun bukaci ‘yan Afrika ta kudu da su rage yin wanka

Date:

Hukumomin samar da ruwa a birnin Johannesburg na kasar Afirka ta Kudu, sun bukaci mazauna birnin da kewayen da su taƙaita yawan ruwan da suke amfani da shi sakamakon karancin ruwa da ake fama da shi wanda zai iya haifar da durƙushewar al’amura.

Kamfanonin samar da ruwa na ‘Rand’ da ‘Johannesburg’ a ranar Lahadin da ta gabata sun ce yawan ruwan da mazauna yankin ke amfani da shi “yana kawo cikas ga tsarin samar da ruwa” kuma ya haifar da ƙarancinsa a rumbun adana ruwan.

Kamfanonin sun buƙaci mazauna yankin da su taƙaita wanka zuwa mintuna biyu bayan haka, kada su yi amfani da ruwa sai idan sun yi ba-haya, kuma su kiyayi wanke motoci har sai karshen mako-mako, su guji amfani da ruwa mai tsafta ga lambuna, da kuma bayar da rahoton duk inda ruwa ke tsiyaya.

A halin yanzu Johannesburg na ƙarƙashin takunkumin ruwa na shekara-shekara, yawanci daga Satumba zuwa Maris.

Rashin ruwa na baya-bayan nan ya haifar da rashin gamsuwa a tsakanin mazauna da cibiyoyi, kamar asibitoci. In ji BBC.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp