fidelitybank

Hukumar Zakkah ta jihar Kano ta baiwa mutane 100 kudaden zakka

Date:

Hukumar Zakka da Hubsi ta jihar Kano ta rabawa mabukata 100 zakkar kudi Naira 10,000 kowannan su, domin kyautata rayuwarsu tare da rage musu radadin matsin rayuwa da a ke fuskanta a wannan lokaci.

Da ya ke zantawa da manema labarai shugaban hukumar, Sheikh Yusuf Usman Makwarari, ya ce wani bawan Allah mai suna, Alhaji Umar Abba Muhd ne ya kaiwa hukumar zakkarsa ta wannan shekarar.

Ya kuma ce, “Mutumin ya kawo Zakka a dai-dai lokacin da al’umma su ke cikin tsananin bukata, saboda matsin rayuwa da a ke fama da shi.  Wannan bawan Allah da ya kawo wannan kudin har Naira Miliya daya, domin rabawa mabukata, saboda haka muna kira ga mawadatan da ke jihar Kano da su rinka kawowa hukumar Zakka zakkarsu, domin da hakan sai kaga Allah ya yi mana maganin matsalolin da a ke ciki”. In ji Sheikh Makwarari.

A jawabinsa darakta Janar na hukumar Zakka ta jihar Kano, Alhaji Safyan Ibrahim Gwagwarwa, ya ce, hukumar ta yi tsari na musamman wajen zabo wadanda su ka amfana da Zakkar

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp