fidelitybank

Hukumar Zakkah ta jihar Kano ta baiwa mutane 100 kudaden zakka

Date:

Hukumar Zakka da Hubsi ta jihar Kano ta rabawa mabukata 100 zakkar kudi Naira 10,000 kowannan su, domin kyautata rayuwarsu tare da rage musu radadin matsin rayuwa da a ke fuskanta a wannan lokaci.

Da ya ke zantawa da manema labarai shugaban hukumar, Sheikh Yusuf Usman Makwarari, ya ce wani bawan Allah mai suna, Alhaji Umar Abba Muhd ne ya kaiwa hukumar zakkarsa ta wannan shekarar.

Ya kuma ce, “Mutumin ya kawo Zakka a dai-dai lokacin da al’umma su ke cikin tsananin bukata, saboda matsin rayuwa da a ke fama da shi.  Wannan bawan Allah da ya kawo wannan kudin har Naira Miliya daya, domin rabawa mabukata, saboda haka muna kira ga mawadatan da ke jihar Kano da su rinka kawowa hukumar Zakka zakkarsu, domin da hakan sai kaga Allah ya yi mana maganin matsalolin da a ke ciki”. In ji Sheikh Makwarari.

A jawabinsa darakta Janar na hukumar Zakka ta jihar Kano, Alhaji Safyan Ibrahim Gwagwarwa, ya ce, hukumar ta yi tsari na musamman wajen zabo wadanda su ka amfana da Zakkar

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp