fidelitybank

Hukumar zabe za ta kakabawa ‘yan siyasa takunkumi akan bujurewa umarni

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta yi barazanar sanyawa duk wani dan siyasar da ya shiga yakin neman zabe kai tsaye kafin lokacin da hukumar ta amince da shi.

Kwamishinan yada labarai da wayar da kan masu kada kuri’a na hukumar, Festus Okoye ne ya bayyana hakan, a Kano a ranar Litinin, yayin wani taron karawa juna sani da wayar da kan jama’a (VEP) da jami’an hulda da jama’a na hukumar daga jihohin Arewa 19 da kuma yadda za su kara inganta rayuwar jama’a ciki har da birnin tarayyar Abuja.

Ta ce, duk da haka, masu son tsayawa takara za su iya yin shawarwari da tarurruka, muddin ba taron jama’a ba ne kai tsaye.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp