fidelitybank

Hukumar zaɓe ta fitar da sunayen ƴan takarar gwamna a Osun

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), a ranar Talata ta fitar da bayanan sunayen ‘yan takara a zaben gwamnan jihar Osun.

Hukumar a cikin wata sanarwa da kwamishinan kasa kuma shugaban kwamitin wayar da kan jama’a da wayar da kan masu kada kuri’a, Festus Okoye, ya fitar a Abuja, ya ce, an buga jerin sunayen ne a ofisoshin INEC na jihar da na kananan hukumomin jihar Osun kamar yadda doka ta tanada.

Okoye ya ce, an buga jerin sunayen ne bisa bin dokar zabe ta 2022, bayan da jam’iyyun siyasa suka miƙa sunayen ‘yan takara.

Kamfanin dillancin labarai na ƙasa (NAN) ya ruwaito cewa, ‘yan takara 15 da aka buga, yayin da babu daya daga cikin ‘yan takarar gwamnan da bai amince ba, shida daga cikin mataimakan gwamna mata ne.
‘Yan takarar da aka buga sun hada da Adegboyega Oyetola na jam’iyyar APC , Adeleke Nurudeen na jam’iyyar PDP da Omigbodun Akinrinola na SDP.

Ya tunatar da jam’iyyun siyasa cewa, a karkashin sashe na 32(2) na dokar zabe ta 2022, duk jam’iyyar da ta lura cewa, sunan dan takararta ya bata a cikin jerin sunayen za ta sanar da Hukumar a rubuce.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp