fidelitybank

Hukumar ‘yan sanda ta dakatar da jami’ai 2 daga tawagar Abba Kyari

Date:

Hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda ta dakatar da wasu jami’ai da ke tare da Abba Kyari a zargin harkallar kwayoyi da a ke yi musu.

Wannan na zuwa ne kwanaki kadan, bayan da hukumar NDLEA ta sanar da neman Abba Kyari tare da kama shi da aka yi.

Abba Kyari da wasu mutum hudu ‘yan tawagarsa na kan zargin safarar miyagun kwayoyi ta kasa da kasa.

Jaridar Guardian ta rawaito cewa, hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda ta dakatar da ACP Sunday Ubua da ASP James Bawa daga aiki daga ranar Litinin 14 ga Fabrairu, 2022.

Jami’an ‘yan sandan biyu na aiki ne a karkashin DCP Abba Kyari da aka dakatar a cikin tawagar leken asiri ta IRT ta rundunar ‘yan sandan Najeriya.

Hukumar ta kuma umarci Sufeto Janar na ‘yan sanda da ya kuma lura cewa, DCP Abba Kyari, wanda kafin zargin NDLEA dama ya na kan dakatarwa, zai ci gaba da kasancewa har sai an kammala bincike. An bukaci Sufeto-Janar na ‘yan sandan da ya dakatar da Sufeto Simon Agrigba da Sufeto John Nuhu bisa ga ikon tawagar.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp