fidelitybank

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Date:

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a fahimci maganarsu da suka yi ba ta batun sadaki a Kano.

Shugaban hukumar, Malam Abbas Abubakar Daneji, wanda ya yi wa manema labarai karin haske a ofishinsa ranar litinin 18 ga watan Augusta 2025, ya ce a taronsu na ranar Alhamis da ta gabata da hukumar zakka da Hubusi da kuma hukumar Hisba da sauran masu ruwa da tsaki, sun tsayar da matsaya akan abun da ya shafi Zakka da diyar rai da kuma sadakin aure a jihar Kano, wanda jama’a suka fahimci batun ba daidai ba musamman sadakin aure.

Sheikh Daneji, ya ce, da yawa daga cikin matasa, sun fi tsauwalawa wajen aure na hanasu yin aure ,hakan ya sa hukumar shari’a da sauran Malamai su ka zauna tare da duba halin kunci da ake ciki suka tsayar da cewa za a iya biyan naira dubu 20 a matsayin sadaki, sannan za’a iya biyan sama da haka.

A baya bayan nan an ta cece-kuce kan jita jitar da a ke yadawa cewa, hukumar shari’a ta Kano ta kayyade Naira dubu 20 a matsayin mafi sadakin Aure a Kano.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp