fidelitybank

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Date:

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a fahimci maganarsu da suka yi ba ta batun sadaki a Kano.

Shugaban hukumar, Malam Abbas Abubakar Daneji, wanda ya yi wa manema labarai karin haske a ofishinsa ranar litinin 18 ga watan Augusta 2025, ya ce a taronsu na ranar Alhamis da ta gabata da hukumar zakka da Hubusi da kuma hukumar Hisba da sauran masu ruwa da tsaki, sun tsayar da matsaya akan abun da ya shafi Zakka da diyar rai da kuma sadakin aure a jihar Kano, wanda jama’a suka fahimci batun ba daidai ba musamman sadakin aure.

Sheikh Daneji, ya ce, da yawa daga cikin matasa, sun fi tsauwalawa wajen aure na hanasu yin aure ,hakan ya sa hukumar shari’a da sauran Malamai su ka zauna tare da duba halin kunci da ake ciki suka tsayar da cewa za a iya biyan naira dubu 20 a matsayin sadaki, sannan za’a iya biyan sama da haka.

A baya bayan nan an ta cece-kuce kan jita jitar da a ke yadawa cewa, hukumar shari’a ta Kano ta kayyade Naira dubu 20 a matsayin mafi sadakin Aure a Kano.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a...

Cutar Mashako ta yi ajalin Yara hudu a Kano

Rahotanni na cewa cutar mashaƙo wadda aka fi sani...

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...
X whatsapp