fidelitybank

Hukumar PCACC a Kano ta kama manjojin gidan mai da suka siyar fiye da kima

Date:

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Kano ta kama manajojin gidajen man fetur hudu, bisa zargin sayar da mai fiye da farashin da aka kayyade na Naira 165 kan kowace lita.

Hukumar ta kama ma’aikatan gidajen mai biyu kan lamarin, wanda a ka kama su ne bayan samun korafe-korafe daga jama’a cewa, duk da karancin man da ake fama da shi wasu gidajen mai na sayarwa kan Naira 200 zuwa Naira 208 a jihar Kano.

Hukumar da ke karbar korafe-korafen jama’a da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC), da shugaban ta Mahmoud Balarabe ke jawabi a wani taron manema labarai da ya gudana a ofishinsa a ranar Talata, 15 ga watan Fabrairu. Mukaddashin shugaban hukumar, Mahmoud Balarabe, ya ce, an kama mutanen ne a gidajen mai mabanbanta da ke cikin garin Kano.

Ya ce, “Daya mutumin kuma ma’aikacin mai ne, kuma mun kama shi ne bayan manajan na sa ya haura katanga ya gudu. Akwai gidan mai da muka gano cewa, sun riga sun siyar da lita 18,000 kan Naira 200, inda muka samu Naira 630,000 a kan mutanen da ba su ji ba ba su gani ba. An gano dayan gidan mai ya boye sama da lita 4,000. Mun tursasa su ci gaba da sayar wa mutane lita 4,000 da su ka boye.” A cewar Mahmoud in ji BBC.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp