fidelitybank

Hukumar leƙen asirin Amurka ta bankaɗo Rasha na yunƙurin kutsawa cikin zaɓen ta

Date:

A daidai lokacin da ake dakon fara ƙuri’a, shugaban hukumar tattara bayanan sirrin Amurka ya yi gargaɗin cewa wasu “ƙasashen waje” – ciki har da Rasha – na yunƙurin yin wasu “abubuwa da za ɓata nagartar zaɓen na Amurka, da jawo rabuwar kai a tsakanin ƴan Amurka.”

A wata sanarwa da ofishin darakta na hukumar tattara bayanan sirrin, da FBI da sauran hukuman leƙen asirin ƙasar, sun zargi ƙungiyoyi da suke da alaƙa da Rasha suna ƙoƙarin tayar da tarzoma da sake dawo da batun zargin maguɗin zaɓe.

Hukumomin sun bayyana a sanarwar cewa, “wasu ƙungiyoyi masu alaƙa da Rasha sun wallafa wasu rubuce-rubuce cewa jami’an zaɓe a wasu manyan jihohi suna ƙoƙarin yin maguɗi. Sanarwar ta kuma zargi Iran da zama “wata barazana” ga zaɓen na Amurka.

Tuni dai Rasha da Iran sun musanta waɗannan zarge-zarge

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp