fidelitybank

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta soke lasisin kamfanin jirgin sama na Dana

Date:

Hukumar da ke kula da zirga-zirgar jiragen sama ta kasa, ta soke lasisin kamfanin jiragen sama na Dana Airlines, daga tsakar daren ranar Laraba, 20 ga watan Yulin 2022.

A wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na Tiwwiter ta ce, matakin ya biyo bayan binciken da hukumar ta gudanar kan karfin kudin gudanarwar kamfanonin jiragen sama, wanda kuma sakamakon binciken ya nuna cewa kamfanin Dana Air bai cika ka’idar da hukumar ke bukata wajen gudanar da jirage sama ba.

Dakatarwar ta yi daidai da tanadin sashi 35(2), 3(b) da (4) na dokar hukumar ta 2006, da kuma wani sashe na 1.3.3.3(a)(1) na dokar hukumar zirga-zirgar jiragen sama, ta 2015, suka tanada .

Hukumar kuma ta nemi fasinjoji wadanda su dakatarwar za ta fi shafa, da su fahimci dokar cewa an zartar da ita ne domin kare lafirsu, saboda a cewar hukumar ta fi bayar da muhimmanci kan lafiyar jirage fiye da komai. In ji BBC.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baÉ—ala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

ÆŠan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...
X whatsapp