fidelitybank

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta soke lasisin kamfanin jirgin sama na Dana

Date:

Hukumar da ke kula da zirga-zirgar jiragen sama ta kasa, ta soke lasisin kamfanin jiragen sama na Dana Airlines, daga tsakar daren ranar Laraba, 20 ga watan Yulin 2022.

A wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na Tiwwiter ta ce, matakin ya biyo bayan binciken da hukumar ta gudanar kan karfin kudin gudanarwar kamfanonin jiragen sama, wanda kuma sakamakon binciken ya nuna cewa kamfanin Dana Air bai cika ka’idar da hukumar ke bukata wajen gudanar da jirage sama ba.

Dakatarwar ta yi daidai da tanadin sashi 35(2), 3(b) da (4) na dokar hukumar ta 2006, da kuma wani sashe na 1.3.3.3(a)(1) na dokar hukumar zirga-zirgar jiragen sama, ta 2015, suka tanada .

Hukumar kuma ta nemi fasinjoji wadanda su dakatarwar za ta fi shafa, da su fahimci dokar cewa an zartar da ita ne domin kare lafirsu, saboda a cewar hukumar ta fi bayar da muhimmanci kan lafiyar jirage fiye da komai. In ji BBC.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp