fidelitybank

Hukumar kula da jami’o’i ta mika lasisin jami’ar kimiya da fasaha ta Enugu

Date:

Gwamnatin jihar Enugu ta samu lasisin wucin gadi daga Hukumar Kula da Jami’o’i ta kasa (NUC), don gudanar da Jami’ar Kimiyya da Fasaha (SUMAS).

Jami’ar ta musamman tana cikin al’ummar Igbo-Eno kuma za ta haɓaka adadin Jami’o’in a Najeriya zuwa 219.

Sakataren zartarwa na NUC, Farfesa Abubakar Rasheed ne ya bayyana haka a lokacin da yake mika lasisin ga gwamnan jihar Ifeanyi Ugwanyi a Abuja.

Farfesa Rasheed ya gargadi masu gudanar da harkokin jami’o’in kan bin dokokin da ke jagorantar gudanar da ayyukan jami’o’i tare da yin kira ga gwamnatin jihar da ta lura da shawarwarin kwararru da kwararrun hukumar dangane da ka’idojin da aka shimfida na kafa jami’ar, samar da kudade mai ɗorewa da gudanar da aikin.

Ya bayyana cewa an sanar da hukumar kula da manyan makarantu (TETFund), masu yi wa kasa hidima (NYSC) da hukumar shirya jarabawar shiga jami’a (JAMB) na kafa jami’ar.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp