fidelitybank

Hukumar kiyaye hadura ta kasa za ta samar da lasisi ga masu babur

Date:

Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta ce tana ci gaba da samar da lasisin tukin mota da mai babur.

Rundunar ta kuma kara wayar da kan masu tuka babur don sanin cewa, akwai nau’ukan lasisin tuki da suka hada da lasisin tuki na masu tuka babur.

Hukumomin FRSC na yankin Kudu-maso-Kudu sun bayyana haka a wani bincike da kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya gudanar.

Kwamandan Sashen RS6.1 na Rivers, Mista Salisu Galadanci, ya bayyana haka a garin Fatakwal cewa, manufar ita ce tabbatar da cewa masu tuka babur sun samu lasisin da ya dace.

“Idan kai babur ne kuma direban abin hawa, ba za ka buƙaci aiwatar da lasisin tuƙi na biyun daban ba. Za ku aiwatar kawai wanda ya shafi biyun. Don haka, zai zama lasisi biyu a cikin kati ɗaya.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp