fidelitybank

Hukumar hana barace-barace ta kama mutane sama da 300 a Kano

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta kama mabarata sama da 300 maza da mata yara da manya a titunan birnin Kano.

Shugaban hukumar hana barace-barace a jihar Kano, Malam Albakari Mika’il ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai.

Ya ce“Mafi yawan wadanda mu ka kama ba Almajirai ba ne da ke zuwa makaranta ba. Mutane ne masu yin bara a tituna, kuma gwamnati ba za ta saurarawa duk wanda ta kama sau biyu ba, za mu mika su ga kotu, domin ta yanke musu hukunci kamar yadda ya dake. Su kuma yaran za mu mayar da wasu gaban iyayensu wasu kuma musamman wadanda aka same su na shaye-shaye za a mika su ga hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi da kuma mika wasunsu ga rundunar Æ´an Sanda”. In ji Albakari.

Malam Albakari ya kuma tabbatar da cewa, hukumar za ta cigaba da kama masu bara a kwaryar birnin Kano da kewaye domin tsaftace Kano.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp