fidelitybank

Hukumar Alhazai za ta mayar wa Alhazai kudin abincin su

Date:

Hukumar Alhazai NAHCON, ta ce, za ta nemi hukumomin Saudiyya da su mayar wa alhazan kasar kudin abincinsu a wuraren da ba a ba su abincin ba.

A wata sanarwa da hukumar ta fitar ranar Laraba, ta ce shugaban hukumar Alhaji Zikirullah Kunle Hassan ne ya bayyana hakan a lokacin da ya kai wa alhazan kasar ziyara a Muna.

Mafiya yawan alhazan Najeriya sun yi korafi a kan tsarin da aka bi wajen ciyar da su a aikin Hajjin bana.

Shugaban ya kara da cewa tuni hukumar ta aika da wasika zuwa ga hukumomin Saudiyya domin bayyana korafinta, akan da yadda aka gudanar da tsarin ciyar da alhazai a lokacin aikin Hajjin bana.

Rashin wadataccen abinci na daga cikin kalubalen da alhazan Najeriya suka fuskanta a bana.

Bayan maniyyata akalla 3,000 da ba su samu damar zuwa aikin Hajjin na bana ba. In ji BBC.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp