fidelitybank

Hukumar Alhazai a Kano ta bayar da wa’adin kwanaki 7 ga maniyata

Date:

Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano, ta ce, za ta rufe karbar kudin aikin hajjin 2022 daga masu niyyar zuwa aikin hajji a ranar 12 ga watan Mayu.

Ya ce, za a kawo karshen karɓar kuɗaɗen ne, saboda ayyukan hajjin na kara kusantowa.

Sakataren zartarwa na hukumar, Alhaji Mohammad Abba-Danbatta, ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai kan shirye-shiryen aikin hajjin 2022 a ranar Alhamis a Kano.

Abba-Danbatta ya bukaci dukkan maniyyatan da su kammala biyan kudin aikin hajjin su cikin kwanaki bakwai.

“Hukumar aikin Hajji ta kasa (NAHCON) ta kuma bayar da Naira miliyan 2 da digo 5 a matsayin wa’adin tafiyar da aikin na shekarar 2022 sakamakon tashin farashin dala da kuma karin kudaden haraji daga Saudiyya da kamfanin jiragen sama.

“Hukumar tana da akalla mutane 2,500 da suka bayar da wani kaso na kudaden aikin Hajji kuma za su ba da fifiko ga wadanda suka fara saka kudadensu ga hukumar,” inji shi.

Ya shawarci mutanen da suka haura shekaru 65 da su daina yunkurin sauya shekarsu, saboda hukumomin Saudiyya ba za su bari su shiga kasa mai tsarki ba.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp