fidelitybank

Hukumar ƙwallon ƙafa ta NNF ta kori Yusuf da Ugbade

Date:

Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF, ta kori kociyan kungiyar Salisu Yusuf da Nduka Ugbade.

An kori Yusuf da Ugbade ne saboda munanan rawar da kungiyoyinsu suka yi.

Shugaban NFF Ibrahim Gusau ne ya bayyana sallamar su a wata tattaunawa da yayi da Complete Sports.

“Ayyukan su suna da alaƙa da gasar. Kociyoyin ba su da aikin yi a yanzu, tun da kungiyoyinsu suka kasa tsallakewa,” inji shi.

Kungiyar ta Yusuf ta kasa samun tikitin shiga gasar cin kofin Afrika ta U-23, kuma a sakamakon haka, ba za ta kasance cikin gasar kwallon kafa ta Olympics na gaba ba.

Golden Eaglets kuma ta yi waje da gasar cin kofin Afrika na ‘yan kasa da shekaru 17 a zagaye na takwas.

Hakan kuma ya sa Najeriyar da ta lashe gasar sau biyar a duniya ba ta samu gurbin shiga gasar cin kofin duniya na gaba.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp