fidelitybank

Hra yanzu Najeriya ba ta tsiyace ba – Ministar Kasafin Kudi

Date:

Ministar kasafin kuɗi ta kasa, Zainab Ahmed, ta ce, Najeriya ba ta talauce ba.

Ta bayyana hakan ne a wurin taron bayyana nasarorin gwamnatin shugaban ƙasa Muhammadu Buhari daga 2015 zuwa 2023.

Hajiya Zainab ta ce har gobe gwamnatin ƙasar na ci gaba da raba kuɗaɗe daga asusun tarawa da rarraba kuɗaɗe na gwamnati.

Ta ce daga shekarar 2015 zuwa yau gwamnatin tarayya ta bai wa na jihohi kuɗi naira tiriliyan 5.04.

Ta ƙara da cewa har yanzu Najeriyar ba ta gaza wajen biyan basussukan da ake bin ta ba, a ciki da wajen ƙasar.

Ministar ta kuma ce yawan man fetur da ƙasar ke haƙowa na ƙara yawa, inda ta ce a watan Oktoba yawan man ya kai ganga miliyan 1.4 a kowace rana.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Kano ta gargadi Matasa da ‘yan Gwangwan kan sayen kayan gwamnati

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi matasa da ’yan kasuwa...

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya...

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...
X whatsapp