fidelitybank

Houthi sun ƙara kai hari cikin Isra’ila a matsayin rayuwar gayya

Date:

‘Yan tawayen Houthi na ƙasar Yemen sun ce sun kai harin makami mai linzami birnin Eilat na ƙasar Isra’ila a matsayin martani ga harin da Isra’ila ta kai wa tashar jiragen ruwa ta birnin Hodeidah ranar Asabar.

Wannan ikirari na zuwa ne bayan sanarwar da sojojin Isra’ila suka yi a baya cewa na’urorin tsaronta na sama sun dakile wani makami mai linzami da aka harba daga kasar Yemen da ya nufi ƙasarta.

Harin da Isra’ila ta kai ranar Asabar ya shafi rumbun ajiyar man fetur da ke birnin Hodeidah, lamarin da ya haddasa mummunar gobaara.

Ma’aikatar lafiya ta Houthi ta ce an kashe mutane shida tare da jikkata 80.

Kungiyar – da ke samun goyon bayan Iran – ta yi barazanar mayar da martani.

Rundunar sojin Isra’ila ta ce tana mayar da martani ne kan daruruwan jiragen yakin Yemen marasa matuƙa da makamai masu linzami da ake kai wa yankunanta a ‘yan watannin nan.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp