fidelitybank

Houthi sun harbo jirgin ruwan Amurka

Date:

Mayaƙan Houthi na Yemen sun yi iƙirarin kai hari kan wani jirgin ruwan Amurka a tekun Bahar Maliya, a wani sabon hari da suka kai kan jiragen jigilar kayayyaki.

Mayaƙan sun kira sunan jirgin da suka kai wa hari da KOI, wanda suka ce Amurka ke sarrafa shi.

Jami’an tsaron tekun sun ce wani jirgi da ke aiki a Kudancin tekun ya bayar da rahoton fashewar wani abu a yankin sai dai babu tabbacin ko jirgin da suke magana a kai ne.

A wani labarin, Amurka ta kai sabbin hare-hare kan jirage marasa matuƙa goma a Yammacin Yemen, wadanda ta ce mayaƙan na shirin kaddamar da hare-hare da su.

A cewar kamfanin dillancin labarai na Reuters, KOI wani jirgin dakon kayayyaki ne da kamfanin Birtaniya Oceonix ke tafiyar da shi.

Kakakin mayakan Houthi, Yahya Sarea ya ce jirgin ya nufi tashar jirgin ruwan yankin Falasdinawa da aka mamaye.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp