fidelitybank

Houthi sun ƙara kai hari cikin Isra’ila a matsayin rayuwar gayya

Date:

‘Yan tawayen Houthi na ƙasar Yemen sun ce sun kai harin makami mai linzami birnin Eilat na ƙasar Isra’ila a matsayin martani ga harin da Isra’ila ta kai wa tashar jiragen ruwa ta birnin Hodeidah ranar Asabar.

Wannan ikirari na zuwa ne bayan sanarwar da sojojin Isra’ila suka yi a baya cewa na’urorin tsaronta na sama sun dakile wani makami mai linzami da aka harba daga kasar Yemen da ya nufi ƙasarta.

Harin da Isra’ila ta kai ranar Asabar ya shafi rumbun ajiyar man fetur da ke birnin Hodeidah, lamarin da ya haddasa mummunar gobaara.

Ma’aikatar lafiya ta Houthi ta ce an kashe mutane shida tare da jikkata 80.

Kungiyar – da ke samun goyon bayan Iran – ta yi barazanar mayar da martani.

Rundunar sojin Isra’ila ta ce tana mayar da martani ne kan daruruwan jiragen yakin Yemen marasa matuƙa da makamai masu linzami da ake kai wa yankunanta a ‘yan watannin nan.

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp