fidelitybank

Hizbullah ta harba rokiki zuwa Isra’ila

Date:

Ƙungiyar Hezbollah ta ce ta harba ƙarin wasu rokoki zuwa arewacin Isra’ila a tsakar daren jiya.

Ƙungiyar ta ce ta kai harin a kan rumbun makaman Isra’ila da ke Dishon da Dalton duka a arewacin Isra’ila da manyan rokoki.

Ta ƙara da cewa ta kuma harba wasu rokokin zuwa a kan “matattarar maƙiya” da ke Yir’on, wanda wani yanki ne a arewacin ƙasar da ke kusa da kan iyakar Lebanon.

Tun a farkon dare, Hezbollah ta ce ta kai hari a yammaci, kamar yadda ta bayyana a shafinta na Ingilishi a Instagram.

A ranar Litinin, Hezbollah ta ce ta kai hari a sansanin sojin Isra’ila da ke kusa da Tel Aviv.

Rundunar sojin Isra’ila ta ce Hezbollah ta harba mata rokoki 190 zuwa ƙasarta.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp