fidelitybank

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Date:

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani shiri na musamman domin ɗaukar nauyin aurar da matasa da suka tuba daga ayyukan daba.

Kwamandan rundunar Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya bayyana hakan ne yayin da sama da matasa 1,000 suka ajiye makaman su, suka kuma yi alƙawarin rungumar zaman lafiya.

A cewarsa, wannan shiri wani ɓangare ne na manufofin Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, da ke nufin inganta rayuwar matasa da kuma ba su wata sabuwar dama ta ci gaba da rayuwa mai kyau.

Sheikh Daurawa ya ja kunnen matasan da suka tuba da su tsare mutuncinsu tare da zama nagari a cikin al’umma. Haka kuma ya yi kira ga sauran da ke cikin irin wannan dabi’a da su yi koyi da abokan su wajen barin laifi domin su ma su more zaman lafiya.

Wannan taro ya gudana ne a hedikwatar ‘yan sanda da ke Bompai, Kano, tare da halartar jami’an tsaro da shugabannin al’umma.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp